
Ɗalillan da suka sa tsaro ke ƙara tabarbarewa a Najeriya
Yan bindiga a Najeriya sun sace wani babban mai shari'a a jihar Kebbi, kwanaa guda bayan kama shugaban karamar hukuma a jihar Zamfara. Wannan mataki na zuwa ne a daidai lokacin da suke cigaba da sace mutane a yankin ba tare da kakautabawa ba. Shiga alamar sauti don sauraron cikakkiyar hira da Bashir Ibrahim Idris ya yi da Farfesa Bello Bada......
The skinny
The skinny isn't ready yet — notes appear once the transcript is processed.